Autaman manman cikin yan'dambe kadaine nakeso a rayuwata, kuma ina rokon allah yacikama burinka na alkhairi alfarmar fiyayyen halitta Muhammadur rasulallahi s a w 🤲🤲🤲🤲🤲🤲
@saniabubakarmashaallah72402 жыл бұрын
Hmmm wayyo Allah sarki autan mamman Allah yabaka abunyi insha Allah Allah zaibaka abunyi insha Allah
@safiyanuabdullahikt38174 жыл бұрын
Allah ya baka
@hauwashaibu41472 жыл бұрын
Allah sarki autan mamman Allah yarabaka dama haifiyarka lfy Allah yakawomaka sana a kabardanbe kasamudamar kulada mahaifiyarka
@muhammadumarmuhammed63084 жыл бұрын
Allaha sarki to allah ya baka
@mamanaliysf33494 жыл бұрын
Masha Allah autan mamman Allah yatemakama
@abdulkareemabdulkareem54103 жыл бұрын
Yaro Man kaza in Rana tayita narche kamutu garkuwa Allah Yana tarada kai
@idehamidouzakoudole25393 жыл бұрын
Don allah katora mani lambar auta
@mansurmalumfashi6114 жыл бұрын
allah yacikama burinka auta mammam
@samaillasaddomoustapha38923 жыл бұрын
Uhmmm masha Allah, Allah yabaka sa'ar cika alkawarin da kaiwa mahaifiyarka inde da gaske kake, amma ni bakudene ba burgeni kakeba uhmmm amma banama bakin ciki ko munmunan fata ina maka addu'ar cikawa mahaifiyarka burinta
@rabiulecturer40514 жыл бұрын
Rabiu kwana Biyu Bana jinka
@musbahukano3534 жыл бұрын
@@musbahukano353 wallahi inanan kuma ina kallon shirye-shirye koda yaushe
@rabiulecturer40514 жыл бұрын
Allah ya cika burin ka Atan mamman
@abubakarahmadillela2944 жыл бұрын
Allah sarki,, Allah tabaraka wata'ala ya baka sana'ar da tafi damben, Allah kuma ya cika maka burin ka na Alkhairi.
Allah ya cika burinka auta Allah ya qara zafin hannu
@shafiumustapha3194 жыл бұрын
Allah ya cimma maka burin ka su Danliti a rage cuta.
@lawrettaomeh33844 жыл бұрын
Allah ya hurima Albarka Annabi Mohammad s.a.w
@Muryar_Arewa4 жыл бұрын
Malam Habibu bangane maganar kaba mikace
@musbahukano3534 жыл бұрын
@@musbahukano353 naci Allah Yakara taimakonsa yakara taimaka Babarsa
@Muryar_Arewa4 жыл бұрын
@@musbahukano353 duk da niba Dan Arewa bani gurumada ni ni amma sai naji INA son wanan Yaron yanzu
@Muryar_Arewa4 жыл бұрын
@@musbahukano353 Assalamu alaikum. Da Allah ya za ayi na samu damar magana da Autan mamman kayi Mani qoqarin yanda hakan zata kasance. Ina godya musbahu kano.
@almustaphamusabilbis96933 жыл бұрын
Gsky Dan liti bayayiwa yandanbe adalci. Yadade yana cutuwar yandambe
@harunmd71934 жыл бұрын
Gaskiya fa
@musbahukano3534 жыл бұрын
Allah yabadasaa
@salisuibrahim59804 жыл бұрын
Allah ya baka Dakar cika alkawarin daka dauka amen
@yusufumar89763 жыл бұрын
Allah yakarama nasara Auta,ameeen. Malam Musbahu kataimakaminda lambar Auta
Autaman manman cikin yan'dambe kadaine nakeso a rayuwata, kuma ina rokon allah yacikama burinka na alkhairi alfarmar fiyayyen halitta Muhammadur rasulallahi s a w 🤲🤲🤲🤲🤲🤲
Hmmm wayyo Allah sarki autan mamman Allah yabaka abunyi insha Allah Allah zaibaka abunyi insha Allah
Allah ya baka
Allah sarki autan mamman Allah yarabaka dama haifiyarka lfy Allah yakawomaka sana a kabardanbe kasamudamar kulada mahaifiyarka
Allaha sarki to allah ya baka
Masha Allah autan mamman Allah yatemakama
Yaro Man kaza in Rana tayita narche kamutu garkuwa Allah Yana tarada kai
Don allah katora mani lambar auta
allah yacikama burinka auta mammam
Uhmmm masha Allah, Allah yabaka sa'ar cika alkawarin da kaiwa mahaifiyarka inde da gaske kake, amma ni bakudene ba burgeni kakeba uhmmm amma banama bakin ciki ko munmunan fata ina maka addu'ar cikawa mahaifiyarka burinta
Rabiu kwana Biyu Bana jinka
@@musbahukano353 wallahi inanan kuma ina kallon shirye-shirye koda yaushe
Allah ya cika burin ka Atan mamman
Allah sarki,, Allah tabaraka wata'ala ya baka sana'ar da tafi damben, Allah kuma ya cika maka burin ka na Alkhairi.
Agaskiya yakamata kakoyi aiki jarida yakamata katambayehi dan inane yabada tarishihi
Musubahu kano
Masha Allah
Duk dadai ni bakudene amma kaban tausayi
Allah ya cika burinka auta Allah ya qara zafin hannu
Allah ya cimma maka burin ka su Danliti a rage cuta.
Allah ya hurima Albarka Annabi Mohammad s.a.w
Malam Habibu bangane maganar kaba mikace
@@musbahukano353 naci Allah Yakara taimakonsa yakara taimaka Babarsa
@@musbahukano353 duk da niba Dan Arewa bani gurumada ni ni amma sai naji INA son wanan Yaron yanzu
@@musbahukano353 Assalamu alaikum. Da Allah ya za ayi na samu damar magana da Autan mamman kayi Mani qoqarin yanda hakan zata kasance. Ina godya musbahu kano.
Gsky Dan liti bayayiwa yandanbe adalci. Yadade yana cutuwar yandambe
Gaskiya fa
Allah yabadasaa
Allah ya baka Dakar cika alkawarin daka dauka amen
Allah yakarama nasara Auta,ameeen. Malam Musbahu kataimakaminda lambar Auta
Babu wallahi
Masha Allah