Ƴan sanda a jihar Katsina sun kama wani Bakano dake yaudarar ƴan mata, ya yi lalata da su, sannan ya sace musu wayoyi.
Пікірлер
Allah ya gyara mana su. Muma allah ya shiryemu. Abun ba dadi. Allah ya kara kare mana "Yan sandan mu masu albarka. Batagarin cikinsu kuma allah ya shiryesu.
@ABBASADAUKI2Сағат бұрын
Allah yaisa mana mu kafintoci
@ahmadsalehahmadsaleh3691 Жыл бұрын
Gaskiya wanan mutun yayimin daidai wlp saboda matanne makwadai ta
@nafiusuleiman9026 Жыл бұрын
Allah will protect you all you this Police officer in nigeria
@saliayussif76572 жыл бұрын
Aslm ,ni Abinda zance saidai ince wannan dan sandan allah ya muka albarka allah ya k'ara bamu irinku masou aiki da gaskiya ina ma fatan alkairi allah chiyima albarka ,daga naka HODIYO dan cin rani a kasar Libya
@abdallahwaka7652 Жыл бұрын
kwadayin sune yakaisu.wallahi ,macen kirki maizai kaita hotel
@aliyuismailzage9452 Жыл бұрын
Adduljabbaru nasuri kabata
@kokokrolay7833 Жыл бұрын
🥺🥺🥺
@clandnzay6357 ай бұрын
Allah ya tsare mu gaba daya
@bababalabello6012 Жыл бұрын
Allah ya shirya
@aliyujaji5258 Жыл бұрын
To seme wannan baedaceba indae ba nasiha zakuyiwa mutaneba, ae Duk wacce tabishi karuwace kawae ku kyaleshi yasan hannun sane
@sanialiyuidris6290 Жыл бұрын
Sir Allah yasa I g yamaidaka assistance commissioner Kuma yakawo ka Nan funtua zone
@gamboafata7629 Жыл бұрын
Izzaso
@chiprinz5741 Жыл бұрын
Allah yakyauta
@hafsatibrahimbako5754 Жыл бұрын
Kai jama a
@nishaditv69172 жыл бұрын
Subhanallah
@murjasunusiadamu996 Жыл бұрын
Wnn baici ai Masa Haka tunda lefinsa ba fyade bane Kuma duk wacce ta bar gidansu hartabi saurayi wani gari Dan nemana kudi ai amfani da ita to Daman Yar isakace kawai lefinsa na satar ne Kuma Suma idan sun samu dama zasuyi Masa lefin da yafi hakan bariki alalen gero. Allah ya shirya Mana zuriarmu ya Kara taimakon jami'an tsaronmu
@attahalhmallam5793 Жыл бұрын
Watan Zina tazama abu free agurin yanmata😭
@user-tq9of5ob2i2 жыл бұрын
Allah Ya shirya yaya muslumai. Iyaye ma akwai sakaci. Yaya zaayi yarinya tana yawo hakan nan? Allah Ya kyauta
@ayshbeny Жыл бұрын
Banzai da WiFi kenan
@namadinahotoro9965 Жыл бұрын
Dan Allah ina son number police din nan
@kabiruhassan7572 Жыл бұрын
haha, this is too much.
@muhktariibrahim23472 ай бұрын
Dan Allah a taimakeni da nambar SP
@ismailaadamou6160 Жыл бұрын
Ai wannan ribar kafa ne😅
@user-zk9co4cy4jАй бұрын
4
@user-rd8zu4sg1t Жыл бұрын
kaijama.a
@hassanibrahim22982 жыл бұрын
Saboda da cuta Allah ya ishan mu matsiyata mungwaye Allah wadai daku
@bababalabello6012 Жыл бұрын
Allah ya shiryeshi
@user-yq2cx6kk6m Жыл бұрын
Allah sa Su gyara halin Su. Ameen Domin kuna cutar Jama,a Kisha ba Kara min laifi bane....
@bababalabello6012 Жыл бұрын
Babu wata afuwa in an barsu baxa Su Dena ba.....
@bababalabello6012 Жыл бұрын
Yan Mata Ku Ki yaye
@bababalabello6012 Жыл бұрын
Kou bachi kachi
@boukaraliouhassimi2724 Жыл бұрын
duk macen data son abinda take yi. kuma ta son mutuincin kanta. ta yaya zaki je hotel ki iske wani. sai bango ys tsage kadangare yake samun wurin shiga. Allah ya tsare mana yayan mu da kannen mu daga sharrin fasikan zamani
@zainabaliyu2864 Жыл бұрын
To ameen amma wannan 80% laifin matan ne wlh me zai kaiki
@officialabz5397 Жыл бұрын
Allah sarki mai dubu hamsin wlh da nasani dana baka 50k dai
Allah ya gyara mana su. Muma allah ya shiryemu. Abun ba dadi. Allah ya kara kare mana "Yan sandan mu masu albarka. Batagarin cikinsu kuma allah ya shiryesu.
Allah yaisa mana mu kafintoci
Gaskiya wanan mutun yayimin daidai wlp saboda matanne makwadai ta
Allah will protect you all you this Police officer in nigeria
Aslm ,ni Abinda zance saidai ince wannan dan sandan allah ya muka albarka allah ya k'ara bamu irinku masou aiki da gaskiya ina ma fatan alkairi allah chiyima albarka ,daga naka HODIYO dan cin rani a kasar Libya
kwadayin sune yakaisu.wallahi ,macen kirki maizai kaita hotel
Adduljabbaru nasuri kabata
🥺🥺🥺
Allah ya tsare mu gaba daya
Allah ya shirya
To seme wannan baedaceba indae ba nasiha zakuyiwa mutaneba, ae Duk wacce tabishi karuwace kawae ku kyaleshi yasan hannun sane
Sir Allah yasa I g yamaidaka assistance commissioner Kuma yakawo ka Nan funtua zone
Izzaso
Allah yakyauta
Kai jama a
Subhanallah
Wnn baici ai Masa Haka tunda lefinsa ba fyade bane Kuma duk wacce ta bar gidansu hartabi saurayi wani gari Dan nemana kudi ai amfani da ita to Daman Yar isakace kawai lefinsa na satar ne Kuma Suma idan sun samu dama zasuyi Masa lefin da yafi hakan bariki alalen gero. Allah ya shirya Mana zuriarmu ya Kara taimakon jami'an tsaronmu
Watan Zina tazama abu free agurin yanmata😭
Allah Ya shirya yaya muslumai. Iyaye ma akwai sakaci. Yaya zaayi yarinya tana yawo hakan nan? Allah Ya kyauta
Banzai da WiFi kenan
Dan Allah ina son number police din nan
haha, this is too much.
Dan Allah a taimakeni da nambar SP
Ai wannan ribar kafa ne😅
4
kaijama.a
Saboda da cuta Allah ya ishan mu matsiyata mungwaye Allah wadai daku
Allah ya shiryeshi
Allah sa Su gyara halin Su. Ameen Domin kuna cutar Jama,a Kisha ba Kara min laifi bane....
Babu wata afuwa in an barsu baxa Su Dena ba.....
Yan Mata Ku Ki yaye
Kou bachi kachi
duk macen data son abinda take yi. kuma ta son mutuincin kanta. ta yaya zaki je hotel ki iske wani. sai bango ys tsage kadangare yake samun wurin shiga. Allah ya tsare mana yayan mu da kannen mu daga sharrin fasikan zamani
To ameen amma wannan 80% laifin matan ne wlh me zai kaiki
Allah sarki mai dubu hamsin wlh da nasani dana baka 50k dai
,
,
,
,
Terroristas d mozapiq
Allah ya shirya