Allah ya kyauta ance yana daya daga cikin alamomin tashin qiyama mutanen kawai zasu zama shugabanni. Allah ya shiryesu idan masu shiryuwa ne damu Amin
@sakinadeeni4713Ай бұрын
Congratulations once again rahama 🎉
@AzeezaSaeedАй бұрын
Y'an Arewa kullum Namu ne Bama so,Inda wani D'an kudu Arne Aka Bawa Bawanda zaiyi magana ,Shugaban Nigeria Ai dama yawancinsu Ba mutanan kirki Bane Balle Ace An d'auko Mutumin Banza
@AUWALUMARBALA-yh7dkАй бұрын
Fatan alkhairy gareki rahama Allah tayaki riko kuyi Mata fatan alkhairy kilan kuga takawo cigabaa kasar.allah Baki sa.a rahama
@suwaibaabdullahi1181Ай бұрын
Allah Ubangiji tayata riqo
@bilyaminubala174826 күн бұрын
Good luck
@HamzashehuMustapha11 күн бұрын
Allah yashiga tsakaninmu da axxuluman mutane
@user-uf3ib2pr8s9 күн бұрын
Gaskiyayi
@MalikiIssoufou-fg3hk24 күн бұрын
Allah yasa shine mafi alkairi
@user-ez7rk6df4xАй бұрын
Baruwan tinibu dakashim da chigaban arewa sudai Yaya zasuyi zabe maizuwa sukwachi Kano wannan shine tagetdinsu kawai Allah yasauwaka amin
@bawaaliyu9821Ай бұрын
Thank
@user-kr4ry1es3dАй бұрын
Allah ya kyuta
@SamdudeennasirIbrahimАй бұрын
that's good
@joshuaibrahim876Ай бұрын
Gaskiyane malam Allah yamaganta
@user-ql9kl9xr3hАй бұрын
Masha Allah, amma gaskiya kiyi aure domin idan kika mutum batare da aureba za’ayimiki tambaya
@yushaurabiudanjuma4338Ай бұрын
Gaskiya kai kam baka chan chi chi Aikin jarida ba sbd baka da qwarawa Aik koi kuma baka da Adalchi
@abdullahiyunusa8310Ай бұрын
Masha kayedada
@AbdoulayeSouley-xn4jnАй бұрын
Suba
@HuduZubairu-ng8pqАй бұрын
Allah ya isarmana😢
@rilwanumuhammad3632Ай бұрын
Allah ya-isa sai alahira
@abduwahababubakab4875Ай бұрын
Wai yaki,kuringa fadar Abunda ko gaban Allah zaku fita,harshe zaikai mutum wuta,Yaki shine fito nafito tsakanin masu karfi biyu Cewa zakuyi Sojoji da bindiga sun kashe yan shi ah,saboda cikin wanda suka kashe babu me ko reza ahannunsa bare ace sun kaiwa soja hari,saboda haka soja ne yakashe yan shi a ba yaki akayi ba
@ZulaihatFaisal-ge2zpАй бұрын
Akwai kuskure a bayanin ki malama Zulaihat
@sabuwarrayuwa1834Ай бұрын
ƙwarai kuwa wannan son zuciya ne ƙarara dan bakasan mutum kuma be kamata kamishi sharri ni wlh ƴan shia tausayi suke vani sbd irin sharrukan da ake musu
@user-yn5il8dj4qАй бұрын
Allah yawadaran naka yalalace
@ibrahimibnmukhtar-qf6eoАй бұрын
Yana daga cikin alamatussa,a
@adamkabiru6669Ай бұрын
To ita allah ya zaba mumata fatan alkairi mana musulmace fa itama allah yasa haka yafi alkairi
@idrissalimaina9514Ай бұрын
Wai mai yasa Ku baku fatan alheri ga in wanku. Da wani Kabila né a kaba wannan mukamin baza Ku yi suka. Kuyi mata fatan alheri. Allah shine mai badawa.
@oumarououmarou298028 күн бұрын
Agaskiya baidaceba ace Rahman sadau za aba mukamin tattalin arzikin kasa sam shugaba bola ahmed tinubu baikamata mace tajagoranci alumma Muslim shine ina malamai wanna bahasadaneba adalcine wallahi kowayasan Rahman sadau
@muhammedNasiru-br3zkАй бұрын
Aikin gama yagama
@KhaliphaAbubakar-mj3qzАй бұрын
Congratulations congratulations MAY ALLAH MAKE IT EASY FOR HER THIS OPPORTUNITY SHE GOT SHOULDN'T BE MISSED USED BY R/SADAU -----REMEMBER YOU HAVE ENEMIES THEREFORE YOU SHOULD BE VERY CAREFUL WITH WHO EVER THAT COULD COME CLOSE TO YOU I REPEAT BE WATCHFUL RAHAMA
@PEN-MawiiАй бұрын
Jason
@NaisetouSillah3 күн бұрын
Wai Yan arewa meye matsalarku da hassada bakwa son naku sucigaba in an hanata duk masu zaginta zaa ba ubanku neh mtswww mahassada
@shettimasaudat8979Ай бұрын
Fall
@NaisetouSillah3 күн бұрын
meyasa baa ba fati muhammad ba?
@ramatuauwalmuhammad7437Ай бұрын
Muslim Muslim kenan
@meyoutv9385Ай бұрын
hmmm
@zainabs.muhammad6833Ай бұрын
Hhhhhh 😂😂😂😂😂😂 APC
@user-yv7cy4qd4sАй бұрын
A gaskiya Bai dachi a ba rahma sadau wanna matsiyin ba a gaskiya saboda Karan chi addine
@user-zn5oo9px5cАй бұрын
Addini neh taje yadawa a wajen
@shettimasaudat8979Ай бұрын
SOKUTO
@Bashru-fr4ynАй бұрын
Allah y wayar da Yan Nigeria su gane inda yakemusu ciwo
@user-vb6st6vp4gАй бұрын
. Meya, basuje, falastina,
@FRLAs628Ай бұрын
😂😂Muslim muslim Harda karuwai
@Baturiyar_AfricaАй бұрын
For goodness sake, let us support her, it's only Allah that knows who is clean and who isn't,cuz abin ba a goshi ne yake ba? Moreover, this might be an opportunity for her to turn a new leaf! So, my dear girl, carry go, may Allah be ur guide and guard Amin.
@MalamaMalam-sp3eiАй бұрын
Hmmm Ku daina Magana ta san Zuciya. Muslumci abu ne a bayyane. Duk wanda ya san Yadda addiinmu Yake yasan Tana cin mutumcin addini
@fatimamohammadsani19 күн бұрын
@@fatimamohammadsani toh! Allah ya shirye ta , muma Allah ya shirye mu, Amin. Allah knows best!!! May HE guide us all to the right path in all our activities, Amin ya Hayyu ya Qayyum
@MalamaMalam-sp3ei18 күн бұрын
in su Yan balajau ne Kai Dan miyene da wawa Dan bakin ciki kaje can kata haukar ka a PDP yan hassada su manyar da aka bawa mai suka mana ku wai Yan arewa Dan miyesa Yan hassada ne wawaye jakuna Allah ne ya zabe ta in Kuma zaku Hana sai ku Hana
Mudai Yan Nigeria Allah ya isamana
Allah yabata ikon aikata alkhairi
Allah ya kyauta ance yana daya daga cikin alamomin tashin qiyama mutanen kawai zasu zama shugabanni. Allah ya shiryesu idan masu shiryuwa ne damu Amin
Congratulations once again rahama 🎉
Y'an Arewa kullum Namu ne Bama so,Inda wani D'an kudu Arne Aka Bawa Bawanda zaiyi magana ,Shugaban Nigeria Ai dama yawancinsu Ba mutanan kirki Bane Balle Ace An d'auko Mutumin Banza
Fatan alkhairy gareki rahama Allah tayaki riko kuyi Mata fatan alkhairy kilan kuga takawo cigabaa kasar.allah Baki sa.a rahama
Allah Ubangiji tayata riqo
Good luck
Allah yashiga tsakaninmu da axxuluman mutane
Gaskiyayi
Allah yasa shine mafi alkairi
Baruwan tinibu dakashim da chigaban arewa sudai Yaya zasuyi zabe maizuwa sukwachi Kano wannan shine tagetdinsu kawai Allah yasauwaka amin
Thank
Allah ya kyuta
that's good
Gaskiyane malam Allah yamaganta
Masha Allah, amma gaskiya kiyi aure domin idan kika mutum batare da aureba za’ayimiki tambaya
Gaskiya kai kam baka chan chi chi Aikin jarida ba sbd baka da qwarawa Aik koi kuma baka da Adalchi
Masha kayedada
Suba
Allah ya isarmana😢
Allah ya-isa sai alahira
Wai yaki,kuringa fadar Abunda ko gaban Allah zaku fita,harshe zaikai mutum wuta,Yaki shine fito nafito tsakanin masu karfi biyu Cewa zakuyi Sojoji da bindiga sun kashe yan shi ah,saboda cikin wanda suka kashe babu me ko reza ahannunsa bare ace sun kaiwa soja hari,saboda haka soja ne yakashe yan shi a ba yaki akayi ba
Akwai kuskure a bayanin ki malama Zulaihat
ƙwarai kuwa wannan son zuciya ne ƙarara dan bakasan mutum kuma be kamata kamishi sharri ni wlh ƴan shia tausayi suke vani sbd irin sharrukan da ake musu
Allah yawadaran naka yalalace
Yana daga cikin alamatussa,a
To ita allah ya zaba mumata fatan alkairi mana musulmace fa itama allah yasa haka yafi alkairi
Wai mai yasa Ku baku fatan alheri ga in wanku. Da wani Kabila né a kaba wannan mukamin baza Ku yi suka. Kuyi mata fatan alheri. Allah shine mai badawa.
Agaskiya baidaceba ace Rahman sadau za aba mukamin tattalin arzikin kasa sam shugaba bola ahmed tinubu baikamata mace tajagoranci alumma Muslim shine ina malamai wanna bahasadaneba adalcine wallahi kowayasan Rahman sadau
Aikin gama yagama
Congratulations congratulations MAY ALLAH MAKE IT EASY FOR HER THIS OPPORTUNITY SHE GOT SHOULDN'T BE MISSED USED BY R/SADAU -----REMEMBER YOU HAVE ENEMIES THEREFORE YOU SHOULD BE VERY CAREFUL WITH WHO EVER THAT COULD COME CLOSE TO YOU I REPEAT BE WATCHFUL RAHAMA
Jason
Wai Yan arewa meye matsalarku da hassada bakwa son naku sucigaba in an hanata duk masu zaginta zaa ba ubanku neh mtswww mahassada
Fall
meyasa baa ba fati muhammad ba?
Muslim Muslim kenan
hmmm
Hhhhhh 😂😂😂😂😂😂 APC
A gaskiya Bai dachi a ba rahma sadau wanna matsiyin ba a gaskiya saboda Karan chi addine
Addini neh taje yadawa a wajen
SOKUTO
Allah y wayar da Yan Nigeria su gane inda yakemusu ciwo
. Meya, basuje, falastina,
😂😂Muslim muslim Harda karuwai
For goodness sake, let us support her, it's only Allah that knows who is clean and who isn't,cuz abin ba a goshi ne yake ba? Moreover, this might be an opportunity for her to turn a new leaf! So, my dear girl, carry go, may Allah be ur guide and guard Amin.
Hmmm Ku daina Magana ta san Zuciya. Muslumci abu ne a bayyane. Duk wanda ya san Yadda addiinmu Yake yasan Tana cin mutumcin addini
@@fatimamohammadsani toh! Allah ya shirye ta , muma Allah ya shirye mu, Amin. Allah knows best!!! May HE guide us all to the right path in all our activities, Amin ya Hayyu ya Qayyum
in su Yan balajau ne Kai Dan miyene da wawa Dan bakin ciki kaje can kata haukar ka a PDP yan hassada su manyar da aka bawa mai suka mana ku wai Yan arewa Dan miyesa Yan hassada ne wawaye jakuna Allah ne ya zabe ta in Kuma zaku Hana sai ku Hana
Ba aba jahili aiki dan kauye dan p D p
Haka akeso