Sayyada AINA'U mai ganin Manzon Allah a shirin Dausayin Ahlil baiti na Gazali Abdou Tasawa
2018 ж. 5 Нау.
278 161 Рет қаралды
A cikin shafi za mu dunga wallafa maku wakoki na yabon Manzon Allah da Sahabbai da manyan Auliya'allahu da dai sauran manyan bayun Allah wadanda duniyar Musulmi ta yarda da su
Wannan baiwar Allah ta ji tsoron Allah, Annabi ya tsalleke yar sa Fatima abin soyiwar, ya tsallake babban abokinsa Abubakar da sauran sahabbai, ya tsallake Shehu Ibrahim inyas ko tijjani, ya tsallake Shehu Dahiru Bauchi, duk basu ganshi ba bayan rasuwar Shi sai ke, aina'u. Wallahi tallahi qarya kike, shaidanu kike gani. Sannan ki sani, Allah baiyi duniya don Annabi ba, Annabi bai kuma ce duk wanda kayi mafarkin shi zaka ganshi. Ki amsa mana wadannan, ya kika gane annabi kika gani, kin san shi ne, ashe akwai saurar sako da annabin bai isar ba ?? Inna lillahi wa inna ilaihi rajiun. Duk tsananin sonki ga annabi wallahi ba ki kai sahabban shi ba amma basu ganshi ba bayan yayi wafati. Kui ji tsoron Allah ku tuba ku nemi tsarin Allah daga shaidanun da kuke gani.
Wani gaskiyani Allah Ya Sadamu Da fiyiye Halita Muhamadu Rasulalah S...A...W Amen Ya Allah 💖💖
Ma sha ALLAH Alhamdulillahi rabbil Alamin, ALLAH ka baani ganin ANNABI MUHAMMADU RASULILLAHI S W A Nima, ka baani ganin ANNABI MUHAMMADU RASULILLAHI S W A, Albarkan wanan bai war ALLAH
Allahu akabar gaskiyane wani baya kama daannabi muhammad allah yakara kusanci allah yabamu albarkacin masualbarka 😭😭😭🤲🤲🤲🕋🕋🕋🕋🕋
S.A.w Allah yakarama Annabi daraja mais tarin yawa Macha Allah Macha Allah
salati goma ga annabi muhamma du rasulillahi sallalahu A,H,W,S,L,M,
S. A. W
Allah karawa annabi daraja
Kaico allah kasa muga manzon allah s a w,kudena yimata tambayar daja har sekun kureta
Allah y karamana san annabi muhammad (saw)
SUBHANALLAH!!! SUBHANALLAH!!! KI JI SHORON ALLAH YAR UWA. KO KIN TABA JIN ANNABI YA BAYYANAWA WANI SAHABIN SA KO MATARSA KO YAYAN SA. KUMA ANNABI YACE ADDININ SA YAKAMMALA YAGAMA ISAR DA SAKON SA KUMA SAHABBAI SUN SHEDA HAKAN BASU TABA KARI KO RAGI SHIKIN ADDINIBA. GA TAMBAYOYINA 1. KINFI SAHABBAI SON ANNABI 2. KINFI MATANSA SU NANA AISHA 3. KINFI NANA FATIMA YAR SA 4. KINFI HASSAN DA HUSSAIN JIKOKINSA.
Allah yabarmuda Manzon Allah s a w Allah.kanuna man Manzon Allah ya Allah kakaramana kusanci ga حبيبي يا رسول الله صلى الله عليه وسلم
Mun yarda mun gasgataki Sayyada Allah ya kara kusanci yasamu a danshinki❤❤❤
Muma Allah kaddara saduwar mu Da shugaban mu ANNABI MUHAMMADU S a W
Allah yakarawa annabi daraja s a w
Allahu Akbar! Saiyada Aina'u na tayaki murna, Allah ya qara mana kusanci da soyaiyar Saiyadina Rasulullahi..... Ganin Annabi Sallallahu alaihi was sallam gaskiya ne kuma mu mun gasgata, Allahu muma ka azurtamu da Shauqi da zauqi cikin Saiyadina Rasulullahi....
Ameen
Allah yasa da gaskene Allah ya nuna mana shi muma
Wallahi naji kuma nayi imani, daga yau na daina IZALA har abada,
Wawa Kasai kabar hanya
Allah ya temakeka👍 ina yi ma murna
Alhdllah allahuakabar allah yakarawa annabi daraja annabi dan gatan allah ya allah kanunamana shi
Sallallahu alaihi waala alahi wasallim gaske dan Allah syyd abamu sirrin nan murinka karantawa muma mu dinga ganin shugaba s a w
Allah ya kara mana san annabi s a w amin
Wayyo Allah na Innalillahi wa'inna ilaihir rajiun Ya Allah kasa mucika DA kyau da imani,Allah ya yafe miki aina'u wannan irin tatsuniyan naki babu kyau bada shi ga al'umman musulimai na kwarai,Ina muki nasiha da kituba ki koma ga Allah.Allah yasa mucika DA kyau da imani Amin
Gakiyane..Allah ya shiryeta kawai zamuce
Darweesha Tamburawa good morning
Allah ya shirya yaganar daku
Aman gaskiya ke jahilace
اللهم صل على سيدنا محمد الفاتح لما أغلق والخاتم لماسبق ناصرالحق بالحق والهادى الى صراطك المستقيم وعلى ءاله حق قدره ومقداره العظيم .
Sallalahu ALAIHI Wassallam Masha Allahu
Subhanallah allah yasa mu dace annabi s a w dai ya bar duniya tun kafin a kirkiri tijjaniya kuma munyi imani dashi kuma munsan za a iya ganin sa a cikin mafarki amma ido da ido wanan ba zai taba yuwaba kuma da yana yiwa to ya kamata a ce su sudaiz sun ganshi suda sukewa dakin allah hidima suke bada sallah a cikin masalacin allah amma gani na ido da ido wallahi bamu tabaji ba
Allah yakarawa annabi daraja s.a.w
Few Egg
Karyane wallahi
Allah yasa muga annabi
اللهم صلي على سيدنا محمد الفاتح لما اغلق والخاتم لما سبق ناصر الحق بالحق والهادي إلى صراطك مستقيم وعلى اله حق قدره ومقداره العظيم. الله يزيدنا حب الرسول صلى الله عليه وسلم
😂😂😂
@@rafeeahrafiahrafiahrafeeah4235 m
@@nasiruiliyasu2705 yane um
Allah ya sadamuda annabi salalahu alaihi wasalam
Alhamdulillahi Alhamdulillahi Alhamdulillahi wallahi my Yan Tijjaniya my godewa Allah s w t Allah ya karamana son manzan Allah s a w da alulbaiti
Allah ya saka da al, kairi
Allah yakara manako sancida Manzon Allah amene
Bamu ba tijjaniyyah Wannan Kafirci Har Ina Lailah Ilallah Muhammad Rasulillah Innalillah Wainnailaiheem Rajiueen Astagfirullah ya Allah karka kama MU da ayyukan wadannan Yan iskan Fajirai mutane Masu Yiwa Annabi Muhammad Qarya(saw)
Allah ya Kara kusa Tamura da manzon Allah amin
Allah yashirya. Gaskiya tanada rudani kuma batayi karatuba kuma makaryaciyace
سبحان الله سبحان الله سبحان الله اللهم صَل وسلم على سيدنا و مو لا نا محمد عدد ما فى علم الله صلوة داىماة بدوام ملك الله
s a w allah ya karaku sanci ga annabi saw 🙏🙏🙏
Allah ya kara mana soyayar annabi baiwa Allah Allah chi karamiki karamtchi moukouwa Allah chi azirtamu da ganin annabi amine.. Assalamou alaiki
ALLAH KA BARMU DA MANZON ALLAH S.A.W
Ameen
Ameen
Ameen
Alla yayimiki allbarka
Allahou wa 3lam , amma dan allah kusan abinda kukeyi, allahoumma salli wa sallum 3la nabiyyina mouhammad S.W.A
اللهم صل على سيدنا محمد نورالهدى صلى الله عليه وسلم
s a w Allah yakara muna soyayyarsa
اللهم صل على سيدنا محمد الفاتح لما اغلق والخاتم لما سبق نا صر الحق بالحق والهادي الي صراطك المستقيم وعلي آله حق قدره ومقداره العظيم
Ma cha allah S..a..w allah yasa muma muganshi ameen
Alhamdulillahi! Annabi Sallallahu AlaiHi Wasallam Yace duk wanda yake ganina a bacci to da sannu zai ganni a zahiri, saboda haka wanda ALLAH ya azurta da ganin Annabi(s.a.w) to tabbas zai gani. Amma naji wasu Jahilai suna ta Magana ta Jahilci Allah Yasa Mu azurta da Ganin Annabi(s.a.w) a Mafarki ko a Zahiri Aameeen.
Ameen
To adaiji tsoran Allah sayyada annabi baabun wasabane to
Allahuma sali allah muhamed salallahu alaihim walama
حسبي الله ونعم الوكيل على الظالمين اللهم اهلك الظالمين بالظالمين لاتنسو حديث الرسول صلى الله عليه وسلم من كذب عليا متعمدآ فليتبؤ مقعده من النار
Nagode kafadi gaskiya
Allah ya kara wa annabi daraja Allah ya samu a damshin ki
allahou akbar allah ya karamouna son manzan allah SAW
Alhamdu lillah nayimiki murna
Ameen
allah sadamu da annabi babban masoyi
Masha allah Muna ziyara godiya 🙏🙏🙏🙏🙏
Allah yakaramana Imani da son manzon sa S.A.W
Amine
ALLAH ya kara kusanci Alfarmar shugaban Halitta Habibullahi A maganar Annabi ba,a karyatata Idan bakayadda ba kayi shiru kawai , Annabi SAW yawuce haka Taskokin ubangiji shi Allah yabawa Makullan bakidaya Kai Annabi Muhammad SAW ALLAH kara kusanci
Allah karawa annabi daraja da wasila
Wlh nayarda da zacen sayyada kay fah annabi ankace fah Amman wasu harda zagi wlh annabi ya huce Haka in uwa
Macha Allah 💘
Allah ya nuna mana muma, (Allah yakara ma Anabi daraja)
ماشاءاللہ
Inhar yatabbata kunga manzon Allah tukuji tsoron Allah kukoma ga Allah kubautamasa shikadai kudaina bautama shehinnai
Manzun Allah
Allah karawa annabi darrja
Masha allah saw woyyø annabi na
To allahu aa lam Allah yabarmu da annabi s a w
Tambayata ga Sayyada Aina'u da kuma dukkan 'yan darikun duniya shine:- Shin akwai wata Aya ko Hadisi dayake tabbatar da cewa manzon Allah zai sake dawowa kiri kiri ba'a mafarkiba bayan yayi wafati? Shine kawai zaku gayamana mu yadda.
Domin cikinku akwai masuba shehinnai matsayin Allah dana Ma aikinsa munji badayaba ba biyuba
inna lillahi wa inna ilaihi raji un ALLAH kashiryemu kiji tsoron Allah aina u
Allah ka karamana son mazon allah
Sallallahu alaihi wasallam 🤍 Ameen 🤲
Toh wannan Keenan yana da kyau Aina u ki iyabakinki Dan gaskiya bashi kika gani ba kawai tsaba gen batan kine yajawo wani shaidani ya ziyar ceku dan tabbas karya ce Allah yashiryeki amen
Allah yasa muma muganshi
Innalillahi wainna ilaihir rajiun Allah yasa muga MANZON ALLAH SAW 🤲❤️😘😍🥰
ماشاء الله كان وما لم يشأ لم يكن. اللهم صل على سيدنا محمد الفاتح والخاتم
Sanda Annabi SAW yarasu baicemana zairinka aiko iyansakoba facedai cewa yaimana duk wani sako daga Allah zuwa garemu yariga yabarmana komai donhaka dukwani abu dawani zaikawo sabanin ayoyin alkurani da hadisi karyane kuma mai aikata hakan mushirikine atuba adaina domin wallahi duk wanda yafadi abinda Annabi baifadaba koyai kari akai to yana tareda fushin Allah
Dan uwa kafin ANNABI(SAW) yayi wafati ya ce: BAYAN ANNABTA AKOY BUSHARA DA ZATA WANZU. ka ga tun nan,ka nuna cewa bakada sani.
الله اكبر الله يكرم النبي محمد صلى الله عليه وسلم الله يبارك لك القصيده
Kidai ji tsoron allah duk wanda yayi wa annabi karya yatanaji gurin zamansa a wuta
Allah kakarawa annabi daraja
Ammmen
Ameen
Alla ya Barmu da sayyadina rasulullahi saw, Allah ya datar damu da ganin shugaba Saw 😁
Allah akbar
Allah Sarki ya ƙara kusanci zuwa ga fiyayan halitta Annabi Muhammad
Duk girman ku, kun kai sahabbai ne, su Umar, Abubakar, Aliyu da Uthman? Me ya sa su basu taɓa cewa sun gan shi ba? Ƙaryar banza da wofi. Ku ji tsoron Allah. Maƙaryaciya.
Mina Fatanta Allah ya Kara mana son Manzon Allah, amma yan uwa Musulmai muringa ma kanmu Qiyamullaili wallahi Domin Annabi ba wasa bane, sannan a taimakemu a ringa fada mana gaskiya sannan kuma abunda hankali zai dauka
Maashaa Allah ! Ikon Allah Ya wuce haka. Ni na yarda da dukkan bayaninki. Allah Ya kara mana son Annabi (SAW), Ameen.
Ikon Allah ya fi karfin hankali.kuma ikon Allah ba science ba ne.Domin a science ne za akarantar da kay abin da hankali zay dauka.
Allahu akhbar! Allah ta'ala yahadani da rasulullahi s.a.w. Allahumma amin
Ganinsa bashine mafitaba gareka mafita gareka shine biyayya dabin umurnin abinda yazomana dashi wato kur'ani Da hadisi inharkaihakan zakaga annabi á lahira kukasance tare á aljanna
Amen muma haka
Babuwasu masu kokwanto idan wani yace yaya manzon Allah SAW but sakon dakukecewa ance kufadama mutane karyane shirkane waliyazubillah Allah kuma ya laanci masu kirkiran Zance su alakantashi ga Allah ko manzonsa
Sayadina Usmanu bin affan (RTA) kafin yayi wafati, YA GA MAZAN ALLAH(SAW) YACE MASA YAU AWAJENMU ZA KA SHA RUWA. ma'ana za ya rasu aranar. a wata ruwaya.
صل الله عليه وسلم الحمدلله ،
Ai Allah shine gatan kowa kuna zaginta kuma ai bakuda tabbas cewa bata gansaba Allah shike raba baye warsa ga duk wanda yasu duk ba metabbas yauwa
masha allah
Allah Ya kara mana son manzon Sa MAHAMADU SAW.
Zan iya yarda kinga Monxon Rahma SAW amma kuma sai kika sa son rai aciki kika maida Abin shirin fim da hanyar 419. Toh kisani kowa zai ga annabi ranar kiyama saidai bakowa ganin sa zaiyi ma amfani ba.. Idan karya kika zauna kika shirya to annabi yace ki tanadi wurin zaman ki a wuta.. Hadisi ne daga gareshi..SAW fatana Allah yasa muga annabi kuma yasa ganin sa yayi mana amfani..
Fadi alkairi ko kuyi shirou
Baiwar Allah yawa gareta
اللهم صل وسلم على الذات المحمدية والآل واغفرلنا مايكون وما قد كان
Domin kuwa akwai wadanda sukayi rayuwa dashi amma kuma jahannama makomansu danhaka kowa yaji tsoron Allah abautamasa tsakani Da Allah kide kide wadanda kowa yasan haramunne kudainashi domin inma bakudainaba to babanku dajjal nanan yakusa bayyana yadebeku zuwa makomanku Allah yaganaddamu gaskiya Ameen.
Abdurrashid Iliyasu ameen
Masha Allah
Alhamdouliley
wallahi bayin Allah kuji tsoran Allah mudaina takalo fushin Allah kunaima ma aikin Allah (saw) sharri da kunganshi kowane kare da doki da jaki yatashi sai yace yagan manzan Allah, wallahi kuji tsoran Allah kudaina inbahakaba zakuyi Shari ah dashi bi izinillah
ganin annabi, ance irin ganin Kane da uwayenka>wane mutum adai bi tafarkin da annabin yabi ko adace kawai,abar kirkira karya ajingina agareshi>akwai hatsari akan haka!!!
hh
Allah yakara kusantamu dashi mahizxunubi
Allah yakara kusantamu dashi mahizxunubi
Husna Harun54
Mashaalla dakyau Allah kyauta Allah karawa annabi daraja
Ameen yarabbi
Masha allah allah yakara son annabi mahammadu s.a.w
08068422474
Ameen yarabbi
Allah yanuna mana man zan Allah ameee
اللهم صلى على سيدنا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين
صل لله عليه وسلم
Masha Allah Allah ya barmu dasan annabi s a w
Ameen
s.a.w
Allah ya kara kusanci da annabi
Baiwar Allah, ina rokon Allah ya baki lafiya, amma gaskiyan magana ya kamata kije asibiti a binciki lafiyar kwakwalwarki, wallahi duk Wanda ya yarwa da wannan maganan akwai nau'in jahilci a kwakwalwarsa. Allah ya kara mana ilimin addinin musuluni... Yan uwa muyi hattara ba'a wasan kwaikwayo da manzon Allah (S.A.W)
Hummm ikon Allah 😱😱
Allah ya bamu albarka masu albarka amee
Allah yasa mu dace