Sabuwar takaddama kan binciken Ganduje a Kano
2024 ж. 11 Сәу.
26 778 Рет қаралды
Mun tattauna da mai magana da yawun jam'iyyar APC a jihar Kano, Ahmad Aruwa, wanda ya yi zargin batanci ake son yi wa Ganduje kan zarge-zargen da ake masa.
Mun tattauna da mai magana da yawun jam'iyyar APC a jihar Kano, Ahmad Aruwa, wanda ya yi zargin batanci ake son yi wa Ganduje kan zarge-zargen da ake masa.
Wawa Wawa Wawa
Koza kumutu wlh sai anyi bincike
Wato idan aka binkici ganduje baa mikawa Allah lamariba siyasa Sai Kano
Aslmbarak ❤❤❤
Gaskiyani ba ku da hankali mutani APC
Kajih wawanchi abakin dan kasuwar barayin kanawa
Wannan Mai magana Bai da abun Fadi na kirki.
Munafukai APC.... Sai anyi binciken sai dai ka mutu
baku da kunya
Me yasa shi a Ruwa yana cikin Bayani kai kake katse shi ba tare da ka barshi yaje Gachi ba?
Allah yawadaran yan Apc din kano wawayyu mahakata
Ne dan jihar borno ni kuma dan Apc ni ina guyan bayan abinciki ganduji saboda karfafa dimokradiya dan hakkinn jamaa